Rahato

Ko Kun san suwaye Mata 8 da Ake Zargi da Satar Kudin Jama’a a Najeriya.

Al’ummar Najeriya da na kasashen ketare sun dade suna kokawa akan rashin baiwa mata manyan mukaman siyasa a fadin najeriya dama wasu ƙasashe a Nahiyyar Afrika.

A Nigeria dai mata sun fara samun wannan dama a Yan shekarunnan , sai dai Kuma abin mamaki shi ne yadda akan zargi matan da wawure kudin jama,a da zarar sun sami mukami a gwamnati.

daga shikara ta 1999 zuwa shekarar 2024 akalla mata 8 akai zargin su da satar kudin jama,a.

1-Patricia Etteh Tsohuwar Shugaban majalisar dattawa.

2-Stella Oduah Tsohuwar Ministan sufurin jiragen sama.

3-Dieziani Alison-madueke Tsohuwar Ministan man fetur.

4-Kemi Adeosun Tsohuwar Ministan kudi.
5-Sadiya Umar faruk Tsohuwar Ministan jinkai da kawar da talauci.

6-Hadiza Bala Usman Tsohuwar Shugaban Hukumar N.P.A.

7-Halima Shuhu Tsohuwar Shugaban NSIPA.
8-Batta Edu Ministan jinkai da kawar da talauci.

Galibi dai ana zargin matan ne da wawushe makudan kudade.Xx

ko ina aka kwana a maganar shari,a kudade da ake zargin matan sunyi awun gaba dasu.

shin idan aka karbo kudin asusu gwamnati yake tafiya.

Rahoto:Umar Kabir journalist.

Unity Online Hausa

Domin samu labarai da suka shafi Duniya, Wasanni, nishadi, kasuwanci, Siyasa, kimiyya,

Related Articles

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Back to top button